Adesimbo Victor Kiladejo | |
---|---|
Rayuwa | |
ƙasa | Najeriya |
Harshen uwa | Yarbanci |
Karatu | |
Makaranta |
University of Liverpool (en) Jami'ar Obafemi Awolowo |
Harsuna |
Turanci Yarbanci Pidgin na Najeriya |
Sana'a | |
Sana'a | likita |
Oba Adesimbo Victor Kiladejo Adenrele Ademefun Kiladejo, ko Jilo III, an naɗa shi Osemawe na 44, ko kuma sarkin gargajiya na Masarautar Ondo a Najeriya a ranar 1 ga Disamba 2006. An naɗa shi sarautar ne a ranar 29 ga Disamba 2008 a wani biki da ya samu halartar manyan baki da suka haɗa da gwamnan jihar Ondo, Olusegun Agagu, Ooni na Ife, Oba Okunade Sijuade, da shugaban ƙungiyar Afenifere, Cif Reuben Fasoranti.[1]